Kamfanin dillancin labaran iqna ya bayar da rahoton cewa, fiye da mutane 70 da suka hda da masaa da malamai da fitattun 'yan siyasa ne a na kasar ganda aka gayyata domin halattar taron.
A cikin taron kuma za a yi dubi kan irin gagaumar gudunmawar da marigayi Imam Khomeni ya bayar wajen karfafa hada kan al'ummar musulmi, wanda dukkanin raunin da musulmi suka samu da tarwatsewar da suka yi , yana da alaka ne da rashin hadin kansu.
Za a gabatar da makaloli daga masana da malaman addini da kuma malamn jami'io, kamar tadda kuma tashar tv salam za ta watsa shirin kai tsaye.