iqna

IQNA

damuwata
Bangaren kasa da kasa, Hukumar kula da yan gudun hijira ta Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan halakar bakin haure kimani dari biyu da ashirin a gabar tekun a kasar Libya a cikin yan kwanakin da suka gabata.
Lambar Labari: 3482783    Ranar Watsawa : 2018/06/23