iqna

IQNA

Zarif
Tehran (IQNA) ministocin harkokin wajen kasashen Iran, Qatar da kuma Turkiya sun tattauna ta wayar tarho kan batun halin da ake ciki a Afghanistan da batun ayyukan hadin gwiwa wajen yaki da corona.
Lambar Labari: 3484708    Ranar Watsawa : 2020/04/13

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3484614    Ranar Watsawa : 2020/03/12

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana Birtaniya a matsayin wata babbar ‘yar amshin shata ga Amurka.
Lambar Labari: 3484415    Ranar Watsawa : 2020/01/14

Bangaren kasa da kasa, Babban magatakardar kungiyar Hizbullah ta Lebanon ya jinjinawa ministan harkokin wajen Iran akan tayin dakansa wajen kalubalantar Amurka
Lambar Labari: 3483950    Ranar Watsawa : 2019/08/15

Bangaren siyasa, Muhammad jawad Zarfi wanda Amurkan ta shigar da sunansa a cikin jerin sunayen mutanen da ta kakabawa takunkumi, ya bayyana cewa:
Lambar Labari: 3483901    Ranar Watsawa : 2019/08/01

Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, Iran za ta yi tsayin daka a kan yakin tattalin arzikin da aka kaddamar a kanta.
Lambar Labari: 3483853    Ranar Watsawa : 2019/07/18

Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759    Ranar Watsawa : 2019/06/21

Ministan harkokin wajen Iran ya mayarwa shugaban Amurka da martani dangane da barazanar da ya yi a kan akasar Iran.
Lambar Labari: 3483657    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Bangaren siyasa, shugaban kwamitin kula da harkokin siyasar waje a majalisar dokokin kasar Iran ya yi Karin haske kan furucin Zarif .
Lambar Labari: 3483585    Ranar Watsawa : 2019/04/28

Ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad zarif ya ce siyasar Trump kan Iran ba za ta yi nasara ba.
Lambar Labari: 3483582    Ranar Watsawa : 2019/04/27

Bangaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen jamhuriyar musulunci ta Iran ya gana da shugaban kasar Syria Basshar Assad yau Talata a birnin Damascus.
Lambar Labari: 3483550    Ranar Watsawa : 2019/04/16

Ministan harkokin wajen Iran, Muhammad Jawad Zarif ya wallafawannan batun ne a shafinsa na Twitter sannan ya kara da cewa; Amurka ce ummul haba’isin duk wani rashin zaman lafiya a cikin yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483483    Ranar Watsawa : 2019/03/23

Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da babban sakataren kungiyar Hizbullah sayyid Hassan Nasrullah.
Lambar Labari: 3483366    Ranar Watsawa : 2019/02/12