IQNA - Majiyar soji a kasar Siriya ta sanar da kai harin ta sama da dakarun yahudawan sahyuniya suka kai a kudancin birnin Damascus, sakamakon harin da daya daga cikin mashawarcin soji na dakarun kare juyin ya yi shahada.
Lambar Labari: 3490585 Ranar Watsawa : 2024/02/03
Isra’ila ta kai hare-hare da makamai masu linzami a kusa da birnin Damascus na Syra, amma makaman kariya na Syria sun kakkabo makaman na Isra’ila.
Lambar Labari: 3484492 Ranar Watsawa : 2020/02/06
Bangaren kasa da kasa, wakilin gwamnatin kasar Syria majalisar dinkin duniya ya jaddada cewa za su ‘yantar da lardin Idlib.
Lambar Labari: 3482974 Ranar Watsawa : 2018/09/11
Bangaren kasa da kasa, an shirya gasar kur’ani mai tsarki a birnin Damascus na Syria tsakanin ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasa da kuma karamin ofishin jakadancin Iran.
Lambar Labari: 3482706 Ranar Watsawa : 2018/05/30
Bangaren kasa da kasa, an kaddamar da wani hari a yankin marja na birnin Damascus na kasar Syria.
Lambar Labari: 3482646 Ranar Watsawa : 2018/05/10
Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga kasar Syria sun ambato cewa, kimanin mutane 6 suka rasa rayukansu a jiya, biyo bayan harba makaman roka da 'yan ta'adda na kungiyar Jaish Islam suka yi daga unguwar Doma da ke gabashin Ghouta zuwa birnin Damascus.
Lambar Labari: 3482551 Ranar Watsawa : 2018/04/08
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro wanda ya shafi yada al’adun muslunci a mahangar mayna malamai wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya a Tunis.
Lambar Labari: 3480729 Ranar Watsawa : 2016/08/20