iqna

IQNA

bahrain
Jagoran Mabiya Mazhabar Shi’a a Bahrain:
Manama (IQNA) A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Ayatullah Sheikh Isa Qassem, yayin da yake yin Allah wadai da daidaita alaka tsakanin gwamnatin sahyoniyawa da gwamnatin Al-Khalifa, ya jaddada cewa al'ummar Bahrain na adawa da wannan lamari.
Lambar Labari: 3489842    Ranar Watsawa : 2023/09/19

Beirut (IQNA) A yayin da take yin Allah wadai da bude ofishin jakadancin yahudawan sahyoniya a birnin Manama, kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta sanar da cewa, an aiwatar da wannan mummunan aiki da ya sabawa muradun al'ummar Bahrain da kuma imaninsu.
Lambar Labari: 3489771    Ranar Watsawa : 2023/09/06

Al'ummar kasar Bahrain a yau 9 ga watan Yuni, duk da tsauraran matakan tsaron da sojojin Al-Khalifa suka dauka, sun gudanar da sallar Juma'a a masallacin Imam Sadik (AS) da ke yankin Al-Draz a yammacin birnin Manama, tare da rera taken mutuwa  ga Isra'ila.
Lambar Labari: 3489281    Ranar Watsawa : 2023/06/09

Tehran (IQNA) Ziyarar Paparoma Francis a watan Nuwamba zuwa Bahrain ita ce mataki na gaba a tafiyar da ta fara a Abu Dhabi da Kazakhstan. An bayyana wannan tafiya daidai da kyakkyawar dabarar kusantar magudanan ruwa na addinin Musulunci da kuma gayyatar ci gaba da hanyar tattaunawa tsakanin Musulunci da Kiristanci.
Lambar Labari: 3487970    Ranar Watsawa : 2022/10/07

Tehran (IQNA) sarkin Bahrain ya nada dansa a matsayin firayi ministan kasar .
Lambar Labari: 3485357    Ranar Watsawa : 2020/11/11

Tehran (IQNA) babbar jam’iyyar siyasa a kasar Bahrain ta yi watsi da shirin gwamnatin na kasar na kulla hulda da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485289    Ranar Watsawa : 2020/10/19

Tehran (IQNA) Kwamitin fatawa a Sudan ya fitar da bayanin da ke tabbatar da rashin halascin kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3485234    Ranar Watsawa : 2020/10/01

Tehran (IQNA) Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran Abbas Musawi ne ya bayyana cewa mika wuya ga manufofin Amurka ba zai kawo tsaro a gabas ta tsakiya ba.
Lambar Labari: 3484938    Ranar Watsawa : 2020/06/30

Dubban a'ummar kasashen Bahrain da Jordan ne suka fito kan tituna domin yin tir da abin da ake kira yarjejeniyar karni da Trump ya gabatar kan palestine.
Lambar Labari: 3484465    Ranar Watsawa : 2020/01/30

Bangaren siyasa Ofishin jagoran juyin juya halin musulinci na kasar Iran ya bayana matsayar jagora kan kisan da gwamnatin Baharai ta yiwa matasa biyu a cikin yan kwanakin nan.
Lambar Labari: 3483897    Ranar Watsawa : 2019/07/31

Bnagaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Bahrain ta zartar da hukuncin kisa akan wasu matasa masu fafutuka sabosa ra'ayoyinsu na siyasa.
Lambar Labari: 3483887    Ranar Watsawa : 2019/07/27

Daruruwan Irakawa a cikin fushi sun gudanar da zanga-zanga da kuma yin gangami a gaban ofishin jakadancin kasar Bahrain da ke birnin Bagadaza domin nuna rashin amincewarsu da taron Manama.
Lambar Labari: 3483783    Ranar Watsawa : 2019/06/28

Al'ummar Bahren sun yi Allah wadai da taron kin jinin al'ummar Palastinu da ake shirin gudanarwa a Manama fadar milkin kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483765    Ranar Watsawa : 2019/06/23

Masana da dama a kasar Jordan sun gargadi gwamnatin kasar kan halartar taron da Amurka da Isra’ila suka shirya gudanarwa a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483748    Ranar Watsawa : 2019/06/17

Babban malamin addinin mulsunci na kasar Bahrain Ayatollah Isa Kasim ya mayar da kakakusan martani kan gayyatar Isra'ila a taron kimiyya da fasaha da za agudanar a kasar Bahrain.
Lambar Labari: 3483512    Ranar Watsawa : 2019/04/03

Bangaren kasa da kasa, a ranar 14 ga watan fabrairu ne aka cika shekaru 8 daidai da fara yunkurin al’umma na neman sauyi na dimukradiyya akasar.
Lambar Labari: 3483368    Ranar Watsawa : 2019/02/13

Bangaren kasa da kasa, a shekarar da ta gabata ce dai wata kotun kasar ta masarautar Bahrain ta yanke hukuncin zaman kurkuku ga sheikh Ali Salam na daurin shekaru tara, amma daga bisani kuma kotun ta sake tayar da hukuncin bisa hujjar cewa akwai wasu tuhumce-tuhumce da zata kara.
Lambar Labari: 3483338    Ranar Watsawa : 2019/01/30

Cibiyar kare hakkin bil adama da dimukradiyya a kasar Bahrain ta dauki nauyin shirya taron, tare da halartar wakilan kungiyoyin kare hakkin bil adama daga kasashen duniya daban-daban.
Lambar Labari: 3483306    Ranar Watsawa : 2019/01/11

Bangaren kasa da kasa,bayan sanar da wannan hukunci,  kotun masarautar kama karya ta kasar Bahrain ta tabbatar da hukuncin daurin shekaru 5 a gidan kaso kan shugaban cibiyar kare hakkin bil adama na kasar.
Lambar Labari: 3483270    Ranar Watsawa : 2018/12/31

Babban malamin addinin musl;ucni an kasar Bahrain Ayatollah Sheikh Isa Qasem ya isa birnin Najaf na kasar Iraki daga birnin London na kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3483254    Ranar Watsawa : 2018/12/26